إعدادات العرض
Aqida - الصفحة 2
Aqida - الصفحة 2
1- ya rabauta idan gasgata hakan
2- Mafificin yinin da rana ta ɓullo a cikinsa yinin Juma'a
4- Wani bawa ba zai suturta wani bawa a duniya ba sai Allah Ya suturta shi a ranar Alƙiyama
10- Haƙiƙa ka tambayeni daga wani abu mai girma, kuma shi mai sauƙi ne ga wanda Allah Ya sawwaƙa masa
15- Zan bada wannan tutar ga wani mutum mai ƙaunar Allah da ManzonSa, Allah zai yi buɗi ta hannayensa
19- Wanda ya mari kunci, kuma ya yaga aljihuna, kuma ya yi ihu irin ta Jahiliyya to ba shi tare da mu
26- Na rantse da wanda raina yake a hannunsa zaku bi hanyar wadanda ke gabaninku
28- Mafi tsananin azaba a wurin Allah a ranar Alkiyama wadanda suke kwaikwayon halittar Allah
34- Abu biyu a cikin mutane su kafirci ne a cikinsu: Sukar nasaba, da kukan kera ga mamaci
36- Shin kun san waye muflis (wanda aka yi wa wasoso)?
38- ‘’Babu wani daga cikinku face sai Allah ya yi magana da shi, babu wani tafinta a tsakaninsu
39- Wanda ya rataya laya to haƙiƙa ya yi shirka
55- Mala'iku ba sa shiga gidan da yake akwai kare ko hoto a cikinsa
56- Mala'iku ba sa tafiya da ayarin da a cikinsa akwai kare ko ƙararrawa
57- Kada ku yi rantsuwa da ɗagutai, ko da iyayenku
58- Wanda ya rantse da amana to baya daga cikinmu
70- Alhasan da Alhusain su ne shugabannin matasan 'yan Aljanna
77- Lallai shi bai taba fada ba koda yini daya: Ya Ubangiji Ka gafarta mini kuskurena ranar sakamako
80- Godiya ta tabbata ga Allah wanda Ya maida makircinsa zuwa wasiwasi
83- Ka musulunta akan abinda ka gabatar na alheri
87- Alkiyama ba za ta tsaya ba har sai mutum ya wuce wani kabari sai ya ce: Ina ma dai ni ne a wurin nan
91- Alkiyama ba zata tsaya ba har sai zamani ya kusantowa juna
93- Tafkina tafiyar wata ne, ruwansa ya fi nono fari, kamshinsa ya fi almiski kanshi
95- Na rantse da wanda ran Muhammad yake a hannunSa, kofunansa sun fi yawan adadin taurarin sama
96- Za’a zo da mtuwa kamar siffar farin rago da sirkin baki
97- Wutarku wani yankine daga yanki saba'in daga wutar Jahannama
99- Kowanne abu da kaddara ne, har gajiya da dabara, ko kuma wayo da gajiya
100- Idan Allah Ya kaddarawa bawa cewa zai mutu a wata kasa sai Ya sanya masa wata bukata zuwa gareta